fidelitybank

Sauyin yanayi ya daidaita mutane miliyan 6 a Najeriya – Gwamnati

Date:

Gwamnatin tarayya ta ce, sama da mutum miliyan shida ne sauyin yanayi ya ɗaiɗaita a Najeriya tsakanin shekara ta 2008 zuwa 2021.

Babban kwamishina a hukumar kula da ‘yan gudun hijira da ‘yan cirani , Imam Sulaiman-Ibrahim ne ya bayyana hakan a tattaunawa game da hijira da aka gudanar jiya a Abuja.

Ya bayyana cewa rahoton hukumar sa ido kan ‘yan gudun hijira, ya nuna cewa ƙasar ta fuskanci bala’o’i na sauyin yanayi 131 a tsawon wannan lokaci.

Ya kara da cewa alkaluman sun fi na yawan mutane miliyan 4 da rabi da rikice-rikice ya ɗaiɗaita.

Tun da farko a jawabinta, ministar ma’aikatar agaji da kaucewa bala’o’i, Sadiya Umar-Faruk, ta ce gwamnatin tarayya, ta nuna zimma da kuma jajircewa wajen takaita bala’o’in da sauyin yanayi ya haddasa.

legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...

An gargadi Borno da Yobe da Jigawa su zama cikin shirin ambaliya

Akwai yiwuwar samun ambaliya a jihohin Borno, Jigawa da...

Kano na cikin jihohin da ba su yi katin zabe sosai ba – INEC

Bayanan da hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya...

Mun gano filin wasa na Sani Abacha ba shi da inganci – NPFL

Hukumar shirya gasar cin kofin kwararru ta kasa (NPFL),...

Jirgin ƙasa daga Abuja zuwa Kaduna ya ya fadi

Jirgin ƙasa ɗauke da fasinjoji da ya taso daga...

Jami’in mu bai saci naira biliyan 6.5 ba – Gwamnatin Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta karyata rahoton da ya zargi...
X whatsapp