fidelitybank

Sauyin yanayi ya daidaita mutane miliyan 6 a Najeriya – Gwamnati

Date:

Gwamnatin tarayya ta ce, sama da mutum miliyan shida ne sauyin yanayi ya ɗaiɗaita a Najeriya tsakanin shekara ta 2008 zuwa 2021.

Babban kwamishina a hukumar kula da ‘yan gudun hijira da ‘yan cirani , Imam Sulaiman-Ibrahim ne ya bayyana hakan a tattaunawa game da hijira da aka gudanar jiya a Abuja.

Ya bayyana cewa rahoton hukumar sa ido kan ‘yan gudun hijira, ya nuna cewa ƙasar ta fuskanci bala’o’i na sauyin yanayi 131 a tsawon wannan lokaci.

Ya kara da cewa alkaluman sun fi na yawan mutane miliyan 4 da rabi da rikice-rikice ya ɗaiɗaita.

Tun da farko a jawabinta, ministar ma’aikatar agaji da kaucewa bala’o’i, Sadiya Umar-Faruk, ta ce gwamnatin tarayya, ta nuna zimma da kuma jajircewa wajen takaita bala’o’in da sauyin yanayi ya haddasa.

vanguard news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp