fidelitybank

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Date:

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga a fadar gwamnatin Jihar Oyo a ranar Talata, suna nuna rashin amincewa da matakin gwamna Seyi Makinde na sauya sunan makarantar zuwa Omololu Olunloyo Polytechnic, Ibadan.

Ɗaliban, ƙarƙashin jagorancin shugaban ƙungiyar ɗalibai (SUG), Olamide Oladipupo, sun ce sunan da makarantar take da shi yana da tarihi da martaba, don haka ya kamata a bar shi yadda yake kamar yadda gidan talabijin na Channels ya ruwaito.

Makinde ya sanar da sauya sunan kwalejin ne a ranar 26 ga Yuni, 2025 yayin jana’izar tsohon gwamnan jihar, Dr. Omololu Olunloyo, wanda shi ne shugaban farko na makarantar kuma ya taɓa zama gwamnan jihar a shekarar 1983.

Sauya sunayen manyan makarantu a Najeriya yana ci gaba da jawo ce-ce-ku-ce, inda ɗalibai da tsofaffin ɗalibai ke bukatar a soke irin wannan mataki.

legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp