fidelitybank

Sauya sheƙa: Ta ƙwaɓewa jam’iyyar APC a Kano

Date:

Da alama sannu a hankali abubuwa na ci gaba ƙwabewa a jam’iyyar APC mai mulki a jihar Kano, yayin da wasu jiga-jigan gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi Ganduje, Ali Makoda da wasu fitattun ‘yan siyasa a jihar suka fice daga jam’iyyar zuwa sabuwar jam’iyyar New Nigeria People’s Party. (NNPP).

Makoda ya tabbatar da sauya shekar sa ga Sanata Rabiu Kwankwaso da ke jagorantar NNPP a wata tattaunawa da ya yi da Daily Nigerian a ranar Juma’a.

Ya ce, tuni ya mika takardar murabus dinsa a matsayin shugaban ma’aikata ga Ganduje da safiyar yau.

An tarbi Makoda ne a gidan Mista Kwankwaso’s Miller Road da ke Kano tare da wasu masu sauya sheka daga Kano ta Arewa.

Daga cikin wadanda suka sauya sheka daga APC zuwa NNPP akwai Badamasi Ayuba, dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Dambatta/Makoda; Murtala Kore, dan majalisar dokokin jiha mai wakiltar Dambatta da; Abdullahi Wango, shugaban karamar hukumar Dambatta.
Sauran sun hada da Ahmed Speaker, Oditan APC na Jiha; Najib Abdussalam, shugaban matasan APC na shiyyar; Umar Maitsidau, tsohon shugaban karamar hukumar Makoda; Halliru Danga Maigari, tsohon dan majalisar tarayya mai wakiltar Rimingado/Tofa da; Hafizu Sani Maidaji, tsohon dan majalisar jiha mai wakiltar mazabar Dambatta.

legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp