fidelitybank

Sauya sheƙa: Ta ƙwaɓewa jam’iyyar APC a Kano

Date:

Da alama sannu a hankali abubuwa na ci gaba ƙwabewa a jam’iyyar APC mai mulki a jihar Kano, yayin da wasu jiga-jigan gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi Ganduje, Ali Makoda da wasu fitattun ‘yan siyasa a jihar suka fice daga jam’iyyar zuwa sabuwar jam’iyyar New Nigeria People’s Party. (NNPP).

Makoda ya tabbatar da sauya shekar sa ga Sanata Rabiu Kwankwaso da ke jagorantar NNPP a wata tattaunawa da ya yi da Daily Nigerian a ranar Juma’a.

Ya ce, tuni ya mika takardar murabus dinsa a matsayin shugaban ma’aikata ga Ganduje da safiyar yau.

An tarbi Makoda ne a gidan Mista Kwankwaso’s Miller Road da ke Kano tare da wasu masu sauya sheka daga Kano ta Arewa.

Daga cikin wadanda suka sauya sheka daga APC zuwa NNPP akwai Badamasi Ayuba, dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Dambatta/Makoda; Murtala Kore, dan majalisar dokokin jiha mai wakiltar Dambatta da; Abdullahi Wango, shugaban karamar hukumar Dambatta.
Sauran sun hada da Ahmed Speaker, Oditan APC na Jiha; Najib Abdussalam, shugaban matasan APC na shiyyar; Umar Maitsidau, tsohon shugaban karamar hukumar Makoda; Halliru Danga Maigari, tsohon dan majalisar tarayya mai wakiltar Rimingado/Tofa da; Hafizu Sani Maidaji, tsohon dan majalisar jiha mai wakiltar mazabar Dambatta.

legit latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp