fidelitybank

Saurayi ya maka budurwar sa a Kotu sakamakon janye aure a na saura kwana 10

Date:

Lamarin ya faru ne a jihar Kaduna, yayin da wata bazawara ta ce za ta koma gidan tsohon mijinta a na saura kwana 10 da aurenta da wani saurayi.

Saurayin ya maka ta a kotun majistare, inda ya ce, ta karbi kudi akalla milyan goma a hannunsa.

Alkalin kotu ya bada belinta tare da kafa mata wasu sharruda masu tsauri.

Fatima Sanusi, ta gurfana gaban kotu kan zargin ta damfari saurayin da a ka sanya musu rana, kuma ta ce ta fasa a na sauran kwanaki 10 da auren ta.

An gurfanar da Fatima Sanusi ne a kotun Majistare dake unguwar Barnawa a jihar Kaduna.

Daily Trust ta rawaito cewa, an shirya komai domin auren su, amma Fatima ta ce ta fasa auren Umar Oruma a na saura kwanaki goma a shafa Fatiha, yanzu ta na son komawa wajen tsohon mijinta.

 

national tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƙudirin faÉ—aÉ—a mamayar Gaza zai Æ™ara jefa FalasÉ—inawa cikin hatsari – MDD

Majalisar ÆŠinkin Duniya ta bayyana rahotannin da ke kwarmata...

APC a Kano mu na jinjinawa Tinubu – Abdullahi Abbas

Shugabannin jam’iyyar APC a jihar Kano, sun yabawa shugaba...

Kwamishinan da ake tuhuma da belin dilan kwayoyi a Kano ya yi murabus

Kwamishinan Sufuri na Jihar Kano, Ibrahim Ali Namadi ya...

Turji ya saki Mutane 32 bayan zaman sulhu

Shahararren shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, ya saki mutane...

ADC ta gargadi El’Rufa’i kan ruguza jam’iyyar

Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kaduna,...

An gindayawa Thomas Partey sharudan beli

An gindaya sharuddan belin tsohon dan wasan tsakiya na...

Fursunoni 37 na jiran zartas musu da hukuncin kisa a Bauchi

Fursunoni 37 da aka yanke wa hukuncin kisa bisa...

Kwamitin sulhu na MDD zai gana kan makomar Æ´an Isra’ila da ke hannun Hamas

Kwamitin tsaro na Majalisar ÆŠinkin Duniya zai tattauna yau...

Sojoji sun kashe ‘yan Boko Haram 17 a Borno da Adamawa

Sojoji da ke aiki ƙarƙashin rundunar Operation Haɗin Kai...

Falana ya caccaki Tinubu kan salon tattalin arzikin Najeriya

Fitaccen lauyan nan mai kare haƙƙin bil adama, Femi...

Yahudawa sun yiwa Netanyahu tutsu kan mamaye Gaza

Ƴan'uwan Isra'ilawan da aka yi garkuwa da su a...

Cin zarafin Daliba ya sanya yin zanga-zanga a China

Zanga-zanga ta ɓarke a kudancin China sakamakon cin zarafin...
X whatsapp