fidelitybank

Saurayi ya maka budurwar sa a Kotu sakamakon janye aure a na saura kwana 10

Date:

Lamarin ya faru ne a jihar Kaduna, yayin da wata bazawara ta ce za ta koma gidan tsohon mijinta a na saura kwana 10 da aurenta da wani saurayi.

Saurayin ya maka ta a kotun majistare, inda ya ce, ta karbi kudi akalla milyan goma a hannunsa.

Alkalin kotu ya bada belinta tare da kafa mata wasu sharruda masu tsauri.

Fatima Sanusi, ta gurfana gaban kotu kan zargin ta damfari saurayin da a ka sanya musu rana, kuma ta ce ta fasa a na sauran kwanaki 10 da auren ta.

An gurfanar da Fatima Sanusi ne a kotun Majistare dake unguwar Barnawa a jihar Kaduna.

Daily Trust ta rawaito cewa, an shirya komai domin auren su, amma Fatima ta ce ta fasa auren Umar Oruma a na saura kwanaki goma a shafa Fatiha, yanzu ta na son komawa wajen tsohon mijinta.

 

taraba state today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...
X whatsapp