fidelitybank

Saura kiris a yi garkuwa da ni lokacin El-Rufa’i – Sanata Shehu Sani

Date:

Tsohon dan majalisa kuma mai ra’ayin jama’a, Sanata Shehu Sani, ya yi zargin cewa, da an yi garkuwa da shi kamar yadda Abubakar Dadiyata a zamanin tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai.

A wani sako da ya wallafa a shafinsa na Twitter da aka tabbatar a ranar Juma’a, Sani ya yi ikirarin cewa Allah ne ya ceci rayuwarsa a karkashin gwamnatin Elrufai, wadda ta shafe tsakanin 2015 zuwa 2023.

Ya rubuta, “Da ni ma wani Dadiyata ne; haka Ubangiji ya ceci rayuwata a karkashin gwamnatin Elrufai daga 2015 zuwa 2023.”

Ku tuna cewa Dadiyata, dan jarida, an bayyana bata ne a ranar 2 ga watan Agusta, 2019.

Ya bace ne lokacin da wasu da ba a san ko su waye ba suka kama shi a gidansa da ke unguwar Barnawa a jihar Kaduna.

Dadiyata ya kuma shahara wajen sukar jam’iyyar siyasa mai mulki ta APC.

vangurd 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp