fidelitybank

Saudiyya za ta kera motoci masu aiki da wutar lantarki

Date:

Ministan Sadarwa da Fasahar Bayanai na Saudiyya, Injiniya Abdullah Al-Swaha ya ce, kasar za ta kera tare da fitar da motoci masu amfani da wutar lantarki sama da 150,000 a 2026.Babban kamfanin kera motoci masu amfani da lantarki na Amurka Lucid Motors Company na son ya rika samar da motocin 150,000 a Saudiyyar a duk shekara, daga shekara ta 2027, kamar yadda ministan ya bayyana jiya Laraba.Tun da farko shugaban kamfanin Peter Rawlinson ya ce nan da wani dan lokaci suke son fara aikin kafa masana’antar a Saudi Arabia.

Ya ce, “Muna son fara kera motocin a 2025 kuma za mu kara yawansu a 2026 da 2027 mu kai motoci 150,000 a duk shekara” Ministan zuba jari na Saudi Arabia, Khalid Al-Falih ya ce kamfanin ya fara gina ma’aikatarsa a kasar a watan Mayu na wannan shekara.

Ma’aikatar za ta kasance daya daga ciki guda uku na kamfanin mai cibiya a California, wanda Saudiyya za ta mallaki kashi 61 na hannun jarinsa.

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...
X whatsapp