fidelitybank

Saudiyya ta yanke hukuncin kisa ga ƴan ta’adda huɗu

Date:

Rahotanni daga Saudiyya na bayyana cewa hukumomi sun zartas da hukuncin kisa kan wasu ƴan ƙasar guda huɗu a cikin kwanaki biyu da suka gabata, bayan samun su da laifukan ta’addanci.

Hakan ya kawo waɗanda aka zartaswa hukuncin kisa a ƙasar zuwa mutum bakwai a wannan watan, waɗanda yawanci suka fito daga yankunan da ƴan Shi’a suka fi rinjaye.

Kamfanin dillancin labaran ƙasar ta ruwaito ma’aikatar harkokin cikin gida na cewa cikin laifukan da aka samu mutanen, sun haɗa da leƙen asiri da kafa kungiyoyin ta’addanci da far wa jami’an tsaro da kuma koyon sarrafa maƙamai da amfani da bama-bamai.

Hukumomin Saudiyya sun zartas da hukuncin kisa kan mutum 36 tun soma wannan shekara, idan aka kwatanta da 147 na bara, a cewar bayanai da kamfanin dillancin labarai na AFP ya samu.

Kungiyoyin kare hakkin ɗan adam sun sha sukar masarautar ta Saudiyya kan ƙaruwar mutanen da take zartas wa hukuncin kisa

nnn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp