fidelitybank

Saudiyya ta yanke hukuncin kisa ga ƴan ta’adda huɗu

Date:

Rahotanni daga Saudiyya na bayyana cewa hukumomi sun zartas da hukuncin kisa kan wasu ƴan ƙasar guda huɗu a cikin kwanaki biyu da suka gabata, bayan samun su da laifukan ta’addanci.

Hakan ya kawo waɗanda aka zartaswa hukuncin kisa a ƙasar zuwa mutum bakwai a wannan watan, waɗanda yawanci suka fito daga yankunan da ƴan Shi’a suka fi rinjaye.

Kamfanin dillancin labaran ƙasar ta ruwaito ma’aikatar harkokin cikin gida na cewa cikin laifukan da aka samu mutanen, sun haɗa da leƙen asiri da kafa kungiyoyin ta’addanci da far wa jami’an tsaro da kuma koyon sarrafa maƙamai da amfani da bama-bamai.

Hukumomin Saudiyya sun zartas da hukuncin kisa kan mutum 36 tun soma wannan shekara, idan aka kwatanta da 147 na bara, a cewar bayanai da kamfanin dillancin labarai na AFP ya samu.

Kungiyoyin kare hakkin ɗan adam sun sha sukar masarautar ta Saudiyya kan ƙaruwar mutanen da take zartas wa hukuncin kisa

legit nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp