fidelitybank

Saudiyya ta samar da zamar da a yankin Gabas ta Tsakiya – Sunak

Date:

Firaministan Birtaniya Rishi Sunak da Yariman Saudiyya Mohammed bin Salman sun amince a zaman da suka yi cewa rasa rayukan mutane da ba su ji ba ba su gani ba a Zirin Gaza da Isra’ila a cikin makonni biyu da suka gabata yana da ban tsoro, a cewar kakakin Firaministan.

Sunak, wanda ya isa Riyadh tun da farko, ya karfafa wa Saudiyya gwiwa da ta yi amfani da tasirinta don “tallafawa zaman lafiya” a Gabas ta Tsakiya, a cewar sanarwar da kakakin Firaministan ya fitar.

Sunak da bin Salman “sun jaddada wajibcin Æ™aucewa fantsamar yaÆ™in” da kuma É—aukar matakan da suka dace don cimma wannan buri.

Sanarwar ta ƙara da cewa firaministan da Yarima mai jiran gado sun amince da buƙatar kai agajin a Gaza domin samar da ruwa da abinci da kuma magunguna.

tribune news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp