fidelitybank

Saudiyya ta sa tarar riyal 20,000 ga masu yin aikin Hajji ba bisa ƙa’ida ba

Date:

Ma’aikatar harkokin cikin gida ta Saudiyya ta tabbatar da cewa duk mutumin da aka kama yana taimaka wa mutane wajen yin aikin Hajji ba bisa ƙa’ida ba zai fuskanci tarar riyal 100,000.

Tarar za ta shafi duk wanda da ke ɓoye maniyyatan da ba su da cikakkun takardu a gidajensu, ko nema musu biza, ko kuma yin jigilarsu.

Lokutan da dokokin suka shafa su ne daga 1 ga watan Zulƙi’ida (wanda ya yi daidai da 29 ga watan Afrilu) har zuwa 14 ga watan Zulhijja (10 ga watan Yuni).

Duk mutumin da aka kama yana ƙoƙarin gudanar da aikin Hajjin ba tare da takardun izini ba zai fuskanci tarar riyal 20,000.

Sannan kuma za a mayar da shi ƙasarsa tare da hana shi shiga Saudiyya tsawon shekara 10.

Irin wannan tarar za a yi wa duk wanda aka kama da kowace irin biza ta ziyara wadda ta gama aiki yana ƙoƙarin shiga ko ci gaba da zama a garin Makka ko Madina a cikin lokutan da aka bayyana.

nnnnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp