fidelitybank

Sau huɗu ina tsayawa takarar gwamna amma ina shan kaye – Atiku

Date:

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bayyana cewa, ya tsaya takarar gwamna har sau hudu kafin daga bisani ya samu nasara a shekarar 1999.

Tsohon mataimakin shugaban kasar ya bayyana haka ne a ranar Talata yayin da yake tattaunawa da shugabannin kungiyoyin tallafi sama da 200 a fadin kasar nan a Abuja.

Da yake jawabi ga shugabannin kungiyoyin, Atiku, ya ce, ya ji dadin yadda matasa ke shiga harkokin siyasa a yau, inda ya ce, burinsa shi ne ya jagoranci matasa ya mika musu tsarin siyasarsa.

Ya kuma bukaci matasa da su kasance masu tsayin daka tare da jajircewa wajen cimma burinsu.

“Abin farin ciki ne a kwanakin nan na ga matasa da yawa sun zo wurina suna bayyana kudirinsu na tsayawa takara a mukamai daban-daban na siyasa, wasu majalisun jihohi, wasu majalisun kasa har ma da wasu na neman zama gwamna.

bbc naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...
X whatsapp