fidelitybank

Sau biyu aka yi yunƙurin kashe ni a shekarar 2021 – Fafaroma

Date:

Fafaroma Francis ya ce, sau biyu ‘yan sandan Iraqi da jami’an tsaron Birtaniya na dakile yunkurin kashe shi a lokacin da ya kai wata ziyara birnin Mosul a shekarar 2021.

Wannan bayanin na kunshe cikin littafin tarihin rayuwar babban limamin mabiya darikar Katolika da aka yi wa lakabi da ‘Fata’ ko ‘Hope’ a turance.

Fafaroman ya ce daya daga cikin hare-haren na kunar bakin wake ne da wata mace ta sha damara da ababen fashewar, yayin da wani aka dasa shi cikin wata mota.

Ya kara da cewa ‘yansandan Iraqi sun cafke mutanen tare da hallaka su.

Ziyarar ta kwanaki uku da Fafaroma ya kai birnin Mosul na Iraqi, ita ce tafiya ta farko da ya yi cikin shekara guda kuma ana tsaka da annobar Korona.

yola news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp