fidelitybank

Satar mai barazana ce ga yankin Neja Delta – Gwamna

Date:

Gwamnan jihar Bayelsa, Sanata Douye Diri, ya c,e barazanar satar mai na da babbar barazana ga yankin Neja Delta.

Gwamna Diri, wanda ya ba da tabbacin hadin kan jihar don magance satar man fetur, ya yi kira da a dauki matakan gaggawa don kawo karshen mummunan halin da ake ciki a yankin da kuma kasa baki daya.

Da yake jawabi a gidan gwamnati, Yenagoa, a ranar Litinin, lokacin da ya karbi tawagar gwamnatin tarayya karkashin jagorancin karamin ministan albarkatun man fetur, Timipre Sylva, Gwamna Diri ya bayyana cewa satar mai ya yi matukar illa ga muhalli da kimar yankin.

Gwamna Diri, ya koka da yadda satar man fetur da ke shafar gwamnati a dukkan matakai, ya hana al’ummar yankin abin da za su yi amfani da su, yana mai jaddada cewa idan ba a daina ko kuma a rage shi sosai ba, lamarin zai yi tsanani.

legitnewsnigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp