fidelitybank

Sarkin Musulmi ya gargaɗi mutane su zaɓi shugaba nagari

Date:

Yayin da al’ummar Musulmi ke gudanar da bukukuwan karamar Sallah na shekarar 2022, Sarkin Musulmi kuma Shugaban Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci ta Najeriya (NSCIA), Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya bukaci ‘yan Nijeriya da su so juna su zabi shugabanni masu nagarta a zabuka masu zuwa, tare da nuna matukar damuwa game da hauhawar farashin kayan abinci da kayan masarufi a kasar.

A cikin sakonsa na Sallah, Sarkin Musulmi, ya bukaci al’ummar Musulmi da su yi addu’ar zaman lafiya da kwanciyar hankali a kasar. A cikin sakon da Daraktan Gudanarwa, NSCIA, Arc. Zubairu Haruna Usman-Ugwu, Sarkin Musulmi ya roki gwamnati da ta kawo karshen hauhawar farashin kayayyaki, yayin da ya bukaci ‘yan kasuwa da su daina kara farashin kayan abinci ba gaira ba dalili.

Ya kuma yi kira ga ’yan siyasa da su dauki siyasa a matsayin hidima ga kasa, wanda bai kamata a yi ta a matsayin abin yi ko a mutu ba.

nigeria 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...
X whatsapp