fidelitybank

Sarkin Kano ya baiwa Tinubu shawara da zarar an rantsar da shi

Date:

Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, ya shawarci zababben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da ya kafa ma’aikatar harkokin addini, domin inganta tattaunawa tsakanin addinai da kuma zaman lafiya a kasar nan.

Ya yi wannan kiran ne a wajen bukin kaddamar da Jagoran Facilitators Interfaith, wanda Action Aid Nigeria ta shirya a ranar Juma’a.

Sarkin wanda Hakimin Nasarawa, Babba Dan-Agundi ya wakilta, ya ce, ma’aikatar za ta taimaka wajen inganta juriya da fahimtar addini a tsakanin ‘yan Nijeriya.

A cewarsa “zaman lafiya wani bangare ne na halittu a doron kasa, kuma akwai bukatar a kiyaye ta.”

Tun da farko, Daraktan kungiyar Action Aid Nigeria na kasa, Ene Obi ya ce akwai bukatar ‘yan Najeriya su kiyaye nagarta ta tattaunawa tsakanin addinai domin inganta zaman lafiya a kasar.

“Dole ne a gan mu mu zauna lafiya da juna ba tare da la’akari da kabila, addini, da bambance-bambancen siyasa ba don ci gaban siyasar mu baki daya,” in ji shi.

spw

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp