fidelitybank

Sarkin Daura, mai shekaru 90 ya auri ƴan shekara 20

Date:

 

 

A ranar Asabar ɗin da ta gabata ne dai Sarkin Daura, Faruk Umar Faruk, mai shekaru 90 a duniya, ya gwangwaje da amaryar sa, Aisha Iro Maikano, ƴar shekara 20 da haihuwa.

Sarkin, wanda a ka haife shi a shekarar 1921, ya angwance da sahibar ta sa ne a wani ƙwarya-ƙwaryar biki, bayan da su ka ɗauki gajeren lokaci su na soyayya.

Jaridar DAILY NIGERIAN ta jiyo cewa angon ya biya sadaki naira miliyan 1, lakadan ga amaryar, wacce ƴar gidan Fagacin Katsina, Iro Maikano ce.

Wata majiya ta tseguntawa jaridar cewa Sarkin na da auri-saki kuma ya auri ƴan mata 4 a shekaru 6 da suka gabata.

A wani taƙaitaccen fefen bidiyo, an nuno amarya baki har kunne tana raƙashewa, inda ta ke rawa bayan da a ka kunna kiɗan gargajiya.

 

 

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...
X whatsapp