fidelitybank

Sarki Salman ya karrama Alhazzai da kyautar Al-kur’ani

Date:

Sarkin Saudiyya Salman bin Abdulaziz ya bai wa alhazan – da ke kan hanyar koma wa ƙasashensu bayan kamma aikin Hajji – kyautar Al-Qur’anai.

Jaridar Saudi Gazzet ta ruwaito cewa a ranar Asabar ma’aikatar harkokin addinin musulunci da yaɗa da’awah ta ƙasar ta rabar da kofi 52,752 na Al-qur’ani mai girma ga alhazan da suka tashi a filin jirgin saman birnin Jedda.

Kyautar wata alama ce ta girmamawa da sarkin na Saudiyya ke yi wa alhazan da suka sauke farali.

Kamfanin dillancin labarai na ƙasar ya ce alhazan sun nuna jin dadinsu da yabo bisa kyautar karramawar da sarki Salman ya yi musu.

Kimanin mahajjata fiye da miliyan 1.8 daga ƙasashen duniya daban-daban ne suka sauke farali a wannan shekara.

latest news in nigeria today 2022 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp