fidelitybank

Sarakunan gargajiya 2 sun shiga hannu a kan sace fasinjojin Edo

Date:

Gwamnatin jihar Edo a ranar Laraba, 18 ga watan Janairu, ta tabbatar da kame wasu sarakunan kauye biyu dangane da harin jirgin kasa na ranar Asabar, 7 ga watan Janairu wanda yayi sanadiyar yin garkuwa da fasinjoji 20 a tashar jirgin kasa ta Igueben.

Kwamishinan sadarwa da wayar da kan jama’a na jihar, Chris Nehikhare, ya kara da cewa an kama wasu mutane bakwai da ake zargi da hannu a lamarin.

Nehikhare ya kara da cewa sauran fasinjoji biyun da aka yi garkuwa da su, jami’an tsaro kuma sun ceto su.

A halin da ake ciki kuma, babban sufeton ‘yan sandan ya tura wata tawaga ta musamman domin ceto wadanda harin jirgin kasa ya rutsa da su a Edo.

Rahotanni sun ce akalla fasinjoji 31 ne aka yi garkuwa da wasu da ake zargin Fulani makiyaya ne. A halin da ake ciki, an kuma tattaro wasu manyan jami’an gwamnati suma na cikin fasinjojin.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...
X whatsapp