fidelitybank

Sarakuna biyu a Kano za su jagoranci Sallar Juma’a a masallaci guda

Date:

Sarakunan biyu da ke hamayya da juna Muhammadu Sanusi II da Aminu Ado Bayero sun bayyana shirinsu na yin sallar Juma’a a babban masallacin Juma’a na fadar.

Tuni Malam Muhammadu Sanusi II, wanda ke zaune a fadar, kuma kusa da Masallacin da ake fafatawa, ana sa ran zai jagoranci sallar Juma’a raka’a biyu.

Muhammadu Sanusi II ya jagoranci Sallar Juma’a a babban masallacin fadar a matsayin sarkin birnin, kamar yadda sanarwar ta bayyana.

Sanarwar mai dauke da sa hannun Danburan Kano, Munir Sanusi Bayero, ta bayyana matsayar Maimartaba Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II zuwa Masallacin domin jagorantar Sallar Juma’a.

An fitar da sanarwar a daren Alhamis.

Sanarwar ta Danburan ta gayyaci mazauna Kano da su zo su saurari wa’azin da Malam Muhammadu Sanusi II zai gabatar.

Sai dai kuma wata sanarwa daga wani hadimin mai martaba Sarkin, Alhaji Aminu Ado Bayero ya gayyaci jama’ar yankin da su zo tare da shi a masallacin Juma’a na fadar Sarkin domin gudanar da sallar Juma’a.

An bayyana cewa za a fara tattakin zuwa Masallacin Sarkin da karfe 12:30.

Sai dai har yanzu ‘yan sandan ba su ce uffan ba kan wannan ci gaban. In ji Daily Post.

guardian newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp