fidelitybank

Sanya sunan Tinubu a filin jirgin sama ya jawo abun magana

Date:

Jihar Neja da ke tsakiyar Najeriya ta sauya sunan filin jiragen sama a jihar zuwa filin jiragen sama na Bola Tinubu, lamarin da ya janyo suka daga wasu ƴanƙasar.

Mai magana da yawun gwamnatin jihar, Hajiya Binta Mamman ta ce an sauya wa filin jiragen saman na ƙasa da ƙasa suna ne, domin gudunmawa ta fuskar ci-gaba da shugaban ƙasar ya baiwa jihar.

Sai da wasu al’ummar ƙasar sun yi suka ga matakin, suna ɗora ayar tambaya kan tasirin yin hakan ta fuskar tattalin arziki.

A ranar Litinin ne ake sa ran shugaba Tinubu zai kai wata ziyarar aiki jihar, inda zai ƙaddamar da filin jiragen saman da aka yi wa gyara da kuma wani wurin da aka ware domin ayyukan noma.

Kafin sauya wa filin jiragen saman suna, ana kiransa ne da filin jiragen saman Abubakar Imam, wani marubuci kuma ɗanjarida wanda ya fara ƙirƙiro jaridar harshen Hausa ta farko a arewacin ƙasar.

A shekarar da ta wuce ne hukumomin da ke kula da zirga-zirgar jiragen sama suka ce za su sauyawa wasu filayen jiragen sama 15 na gwamnatin tarayya suna, zuwa sunayen wasu fitattun mutane, ciki har da tsaffin shugabannin ƙasar.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp