fidelitybank

Sanwo-Olu ya bayar da wa’adin kwanaki 3 ga ‘yan kasuwa ku su fuskanci rusau

Date:

Gwamna Babajide Sanwo-Olu a ranar Lahadin da ta gabata ya bayar da wa’adin kwanaki uku ga ‘yan kasuwa da ke karkashin gadar Apogbon da ke tsibirin Legas da su fice ko kuma a rushe wurin nan da ranar Laraba.

Sanwo-Olu ya yi wannan gargadin ne a lokacin da yake tuki a kan gadar, a lokacin da yake duba aikin layin dogo.

Ya ga ’yan kasuwar sun koma karkashin gadar tare da baje kolin kayayyakinsu bayan da aka kora su bayan barkewar gobarar, a karkashin gadar Apongbon kimanin makonni shida da suka gabata.

Gwamnan ya fusata kan komawar ‘yan kasuwar ba bisa ka’ida ba a karkashin gadar Apongbon, yana mai cewa za a tura tawagar jami’an tsaro zuwa gadar bayan wa’adin kwanaki uku.

sun news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...
X whatsapp