fidelitybank

Sanata Haliru ya zama dan takarar gwamnan NNPP a Bauchi

Date:

Shugaban kwamitin majalisar dattawa kan harkokin ‘yan sanda, Sanata Haliru Jika, ya zama dan takarar gwamna na jam’iyyar New Nigeria People’s Party a jihar Bauchi.

Jika, wanda a halin yanzu yake wakiltar mazabar Bauchi ta tsakiya a majalisar dattawa, ya fito ne ba tare da hamayya ba, bayan ficewar Yusuf Ibrahim daga takara bisa radin kansa.

Shugaban zaben jam’iyyar NNPP Yusuf Kofar-Mata da Sakatarensa Mark Usman ya bayyana cewa hedkwatar jam’iyyar ta kasa ta aike su da su zo Bauchi su gudanar da zaben.

Delegates din dai sun amince da Jika a matsayin dan takara a cikin wata kuri’a.

Ya ce, “Bayan samun takardar janyewar Yusuf Ibrahim daga takarar, kuma da yake Sen. Haliru Jika a yanzu shi ne mai neman tsayawa takara, na tabbatar da shi a matsayin dan takarar gwamna na jam’iyyar NNPP a jihar Bauchi.

“Muna da wakilai 630 a nan tare da mu wadanda su ma suka tabbatar da Haliru Jika a matsayin dan takarar gwamna.

“Ina son in yaba wa jami’an hukumar zabe ta kasa (INEC) saboda kasancewarsu don ganin mun lura da duk abin da muka yi a nan a yau.

spw

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp