fidelitybank

Samun Tinubu nufin Allah ne – Aisha Buhari

Date:

Mai ɗakin shugaban kasa, Aisha Buhari, ta kwatanta nasarar Bola Tinubu na jam’iyyar APC a zaɓen shugaban ƙasa da aka kammala da cewa nufi ne na Allah.

Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya ya ruwaito cewa Aisha Buhari ta bayyana haka ne lokacin da ta karɓi bakuncin uwar gidan zaɓaɓɓen shugaban ƙasa Sanata Oluremi Tinubu da mai ɗakin zaɓaɓɓen mataimakin shugaban ƙasa, Hajiya Nana Shettima, a wani ziyarar godiya da suka kai mata.

Ta ce “duk da bambance-bambance na ra’ayi, mu karɓi nasarar da cewa nufi ne na Allah”.

Tun da farko Sanata Oluremi Tinubu ta faɗa wa mutane da suka taru cewa sun je faɗar shugaban ƙasa ne domin gode wa mai ɗakin shugaba Buhari saboda irin goyon baya da ta basu wajen ganin APC ta samu nasara a zaɓen shugaban ƙasa da aka gudanar.

Zaman ya samu halartar matan wasu gwamnonin APC da ƙawayen matar shugaban ƙasar.

today nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp