fidelitybank

Sama da mutum miliyan ɗaya ne ambaliya ruwa ruwa ta shafa a Borno – Zulum

Date:

Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya ce sama da mutum miliyan ɗaya ne ambaliya ruwa ruwa ta shafa a Maiduguri.

Gwamnan ya bayyana haka ne yayin da yake raba kayan abinci da kuma sauran abubuwan buƙata ga mutanen da aka tsugunar a sansanin ‘yan gudun hijira na Bakassi da ke cikin Maiduguri.

Gwamna Zulum ya kuma tabbatar da karɓar tallafin naira biliyan uku daga gwamnatin tarayya, wanda za a yi amfani da shi wajen tallafa wa waɗanda lamarin ya shafa.

Ya ce gwamnati za ta kafa wani kwamitin lafiya domin duba daƙile yiwuwar ɓarkewar cutuka a sansanon ‘yan gudun hijirar

Gwmanan ya kuma ce tuni aka fara aikin ceto a yankun da suka fuskanci ambaliyar domin gano waɗanda suka rasa rayukansu.

today daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp