fidelitybank

Sakin fasinjojin Kaduna ya nuna kawo ƙarshen ta’addan ci a Najeriya – CAN

Date:

Kungiyar kiristoci ta Najeriya CAN ta yabawa gwamnatin tarayya, bisa cika alkawarin da ta yi a baya na ceto sauran mutane 23 da aka sace daga jirgin Abuja zuwa Kaduna.

Kwamitin da shugaban kasa ya kafa da babban hafsan hafsoshin Najeriya, Janar Lucky Irabor, ya kafa domin duba yadda aka yi garkuwa da wadanda harin jirgin kasan Kaduna zuwa Abuja ya rutsa da su, ya tabbatar da sako sauran 23 da ‘yan ta’addan suka yi garkuwa da su.

Da yake mayar da martani a cikin wata sanarwa, shugaban CAN, Archbishop Daniel Okoh, ya yabawa gwamnatin tarayya bisa sakin mutanen.

Ya ce ci gaban da aka samu ba wai kawai ya nuna cewa, hukumomi na son yin kasuwanci sosai ba, a’a, a shirye suke su samar da manufofin siyasa da ake bukata domin kawo karshen ta’addanci a sassan kasar nan.

“Muna yaba wa shugaban kasa Muhammadu Buhari bisa wannan ci gaba wanda ke nuni da kokarin da gwamnatin tarayya ke yi na yaki da makiyanmu a matsayin rashin tsaro,” in ji Okoh.

nigeria daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp