fidelitybank

Sakin fasinjojin Kaduna ya nuna kawo ƙarshen ta’addan ci a Najeriya – CAN

Date:

Kungiyar kiristoci ta Najeriya CAN ta yabawa gwamnatin tarayya, bisa cika alkawarin da ta yi a baya na ceto sauran mutane 23 da aka sace daga jirgin Abuja zuwa Kaduna.

Kwamitin da shugaban kasa ya kafa da babban hafsan hafsoshin Najeriya, Janar Lucky Irabor, ya kafa domin duba yadda aka yi garkuwa da wadanda harin jirgin kasan Kaduna zuwa Abuja ya rutsa da su, ya tabbatar da sako sauran 23 da ‘yan ta’addan suka yi garkuwa da su.

Da yake mayar da martani a cikin wata sanarwa, shugaban CAN, Archbishop Daniel Okoh, ya yabawa gwamnatin tarayya bisa sakin mutanen.

Ya ce ci gaban da aka samu ba wai kawai ya nuna cewa, hukumomi na son yin kasuwanci sosai ba, a’a, a shirye suke su samar da manufofin siyasa da ake bukata domin kawo karshen ta’addanci a sassan kasar nan.

“Muna yaba wa shugaban kasa Muhammadu Buhari bisa wannan ci gaba wanda ke nuni da kokarin da gwamnatin tarayya ke yi na yaki da makiyanmu a matsayin rashin tsaro,” in ji Okoh.

legit nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp