fidelitybank

Sakataren gwamnati ya yi murabus a yunkurinsa na tsayawa takarar majalisa

Date:

Sakataren gwamnatin jihar Ebonyi, Kenneth Ugbala, a ranar Alhamis ya bayyana matakinsa na yin murabus daga cikin tawagar Gwamna Dave Umahi tare da cimma burinsa na zama wakilin al’ummar Ebonyi ta tsakiya a majalisar wakilai ta kasa ta 10.

Rahotanni na cewa, Ugbala ya bayyana hakan ne a hukumance ga manema labarai, bayan wata ganawar sirri da kwamitin gudanarwa na jam’iyyar APC reshen jihar Ebonyi a sakatariyar jam’iyyar da ke Abakaliki, babban birnin jihar.

Ya ce, “Na zo nan ne domin in tuntubi kwamitin gudanarwa na jam’iyyarmu na Jiha da kuma neman amincewarsu da goyon bayansu don tsayawa takarar Sanatan Ebonyi ta Tsakiya a 2023.

“Kun san jam’iyyar siyasa wata kafa ce da za ku iya shiga cikin shugabanci. Kuma kafin a dauki kowane mataki, ya zama dole a tuntubi shugabannin jam’iyyar don neman amincewarsu. Shi ya sa nake nan,” inji shi.

A halin yanzu, takarar Gwamna Umahi na takarar shugaban kasa a 2023, har yanzu yana nan daram. A cewar jiga-jigan jam’iyyar APC.

nhgsfp

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp