fidelitybank

Sakamakon harin ƴan bindiga jirgi ya kife a Kaduna

Date:

Wani jrigin dakon kaya daga Jihar Legas a kudancin Najeriya da ke kan hanyarsa ta zuwa Kano a arewaci ya sake yin hatsari a Jihar Kaduna.

Shugaban ma’aikatan hukumar sufurin jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC) ya faɗa wa BBC Hausa cewa, ‘yan bindiga ne suka lalata wani ɓangare na layin dogon, abin da ya sa jirgin ya kauce daga titinsa.

Hatsarin ya jawo mutuwar direban jirgin wanda rahotanni suka bayyana sunansa da Bala Kawu.

Lamarin ya faru ne a ranar Alhamis a Ƙaramar Hukumar Igabi, kusa da sansanin sojoji na Jaji. Wasu hotuna da aka yaɗa a shafukan zumunta sun nuna yadda jirgin ya kife a gefen titinsa.

Kazalika, hatsarin ya afku kwana uku bayan harin da ‘yan bindigar suka kai kan jirgin ƙasa na Kaduna zuwa Abuja, wanda ya yi sanadiyyar kisan mutum takwas da jikkata kusan 40.

punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp