fidelitybank

Sai tura ta kai bango za mu harba Nukiliyar mu – Rasha

Date:

Mai magana da yawun Ma’aikatar Harkokin Wajen Rasha ya ce, duk da cewa akwai yiwuwar fafatawa tsakanin ƙasarsa da ƙasashen Yamma kai-tsaye, Rasha ba za ta so yin yaƙin nukiliya ba tsakaninta da Amurka ko ƙungiyar ƙawance ta Nato.

“Rasha ba ta taɓa niyyar aiki da makaman nukilya ba. Amma halin da ake ciki a Ukraine…ya nuna ƙarara cewa akwai yiwuwar gwabzawa da ƙasashen Yamma,” a cewar Ivan Nechayev kamar yadda kamfanin labarai na Interfax ya ruwaito.

A shirye Rasha take “ta ci gaba da bin tsarin cewa babu wanda zai yi nasara a yaƙin nukiliya, kuma bai kamata ma a harba su ba”, in ji shi.

“A matsayinta na wadda take da makaman nukiliya, Rasha za ta ci gaba da nuna dattako kamar yadda ta saba. Ba mu da niyyar yin rikici kai-tsaye da Amurka ko Nato.

“Kundin tsarin aikin soja na Rasha ya ba da damar harba nukiliya ne kawai idan aka kai mata hari da makaman ƙare-dangi, ko kuma idan aka yi mata barazana.” In ji shi a cewar BBC.

nnnnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp