fidelitybank

Sai na tiƙa Tinubu da kasa a zaben fidda gwani – Orji Kalu

Date:

Bulalliyar majalisar dattawa, Sanata Orji Uzor Kalu, ya yi ikirarin cewa, ya shirya kalubalantar jagoran APC, Bola Tinubu, wajen cimma burinsa na zama shugaban ƙasa na gaba a Najeirya.

Sanatan ya yi wannan furucin ne ranar Jumu’a yayin da talabijin Channels cikin shirin Siyasa a Yau.

Sanata Kalu, ya ce, duk abin da Tinubu ke tunƙaho da shi a siyasan ce, to shi ma ya taka wannan mukamin, kuma ya na da mutane.

Sai dai ya ce, “Ba zan iya hana Tinubu takara ba, amma za mu haɗu filin zaɓen fidda gwani, inda za’a yi ta ƙare”. in ji Kalu.

Ɗan takarar shugaban ƙasa, Sanata Orji Uzor Kalu, ya ce tsohon gwamnan Legas, Bola Tinubu, bai kai ya hana shi cimma burinsa na gaje kujerar Buhari ba.

 

nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...

An gargadi Borno da Yobe da Jigawa su zama cikin shirin ambaliya

Akwai yiwuwar samun ambaliya a jihohin Borno, Jigawa da...

Kano na cikin jihohin da ba su yi katin zabe sosai ba – INEC

Bayanan da hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya...

Mun gano filin wasa na Sani Abacha ba shi da inganci – NPFL

Hukumar shirya gasar cin kofin kwararru ta kasa (NPFL),...
X whatsapp