fidelitybank

Sai na tiƙa Tinubu da kasa a zaben fidda gwani – Orji Kalu

Date:

Bulalliyar majalisar dattawa, Sanata Orji Uzor Kalu, ya yi ikirarin cewa, ya shirya kalubalantar jagoran APC, Bola Tinubu, wajen cimma burinsa na zama shugaban ƙasa na gaba a Najeirya.

Sanatan ya yi wannan furucin ne ranar Jumu’a yayin da talabijin Channels cikin shirin Siyasa a Yau.

Sanata Kalu, ya ce, duk abin da Tinubu ke tunƙaho da shi a siyasan ce, to shi ma ya taka wannan mukamin, kuma ya na da mutane.

Sai dai ya ce, “Ba zan iya hana Tinubu takara ba, amma za mu haɗu filin zaɓen fidda gwani, inda za’a yi ta ƙare”. in ji Kalu.

Ɗan takarar shugaban ƙasa, Sanata Orji Uzor Kalu, ya ce tsohon gwamnan Legas, Bola Tinubu, bai kai ya hana shi cimma burinsa na gaje kujerar Buhari ba.

 

punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp