fidelitybank

Sai na hukunta waɗanda suka cinye goron Sallah na ma’aikata – Gwamnan Sokoto

Date:

Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu ya ɗauki alwashin hukunta jami’an gwamnati da ke da hannu a almundahanar kuɗaɗen da aka ware domin bai wa ma’aikata goron sallah.

Wani rahotan jaridar Daily Trust ya ce gwamnan ya amince kan bai wa kowanne ma’aikaci da ke ƙarƙashin gwamnatin jiha da kuma ƙananan hukumomi ciki har da malaman makaranta kuɗi naira 30,000 a matsayin goron sallah.

Amma kuma ana zargin wasu daga cikin ma’aikatan musamman na ƙananan hukumomi sun karbi ƙasa da wannan adadin da aka tsara ba su.

“Wasu sun amshi naira 19,000 wasu kuma 20,000, yayin da wasu kuma har yanzu ba su samu nasu ba”, a cewar ɗaya daga cikin ma’aikatan da abin ya shafa yayin magana da Daily Trust.

Gwamnan a yayin da yake magana da ɗubbin magoya baya a gidan gwamnatin jihar a ƙarshen makon da ya gabata ya yi gargaɗi kan ma’aikatan da ke da hannun da su gaggauta dawo da kuɗin ko kuma su fuskanci hukunci.

benue news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp