fidelitybank

Sai mun siyar da kadarori za mu cike gibin kasafi – Gwamnati

Date:

Sakamakon girman giɓin da ake da shi a kasafin kuɗin na 2023, gwamnatin tarayya ta tsara sayar da wasu daga cikin kamfanonin lantarki don cike giɓin.

Gwamnatin ta ɗauki matakin ne yayin da ya rage ƙasa da wata shida ta sauka daga mulki.

Za a sayar da kadarorin cikin wata ukun farko na 2023, amma za a buɗe shirin sayar da su a wannan watan na Disamba zuwa ƙarshen Maris.

A watan Oktoba da ya gabata Shugaba Muhammadu Buhari, ya gabatar da kasafin na 2023 da ya kai naira tiriliyan 20 dala miliyan 45, kasafi na ƙarshe kenan da gwamnatinsa za ta yi.

Gwamnati kan aiwatar da kasafin ne da kuɗin da take samu daga kuɗaɗen man fetur, wanda farashinsa ya gamu da cikas tun daga shekarar 2020, da kuma satar man da tsageru ke yi a yankin Neja-Delta da ke kudancin ƙasar

legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar ƴansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na ɗaya daga cikin jhihohin da ake kaɗa...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...
X whatsapp