fidelitybank

Sai ka na da PVC za ka iya yin zabe – INEC

Date:

Hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya ta jaddada cewa babu wanda za a bari ya jefa kuri’a a babban zaben kasar mai zuwa sai ya nuna katin zabe na dindindin.

Shugaban hukumar Farfesa Mahmud Yakubu ne ya bayyana haka a lokacin kaddamar da taron sabbin kwamishinonin zabe na hukumar, wanda aka yi ranar Laraba a Legas.

Mahmud ya bukaci al’ummar kasar da su yi watsi da jita-jitar da ke cewa mutum na iya kada kuri’a a ranar zabe ba tare da katin na PVC ba.

Ya ce sashe na 47(1) na dokar zabe ta 2022 ta ce duk wanda zai kada kuri’a zai gabatar da katin zabensa ga jami’in zabe domin tantancewa a runfar zaben da ya yi rajista.

Saboda haka ya ce dokar ba ta sauya ba, wajibi bin e duk wanda zai kada kuri’a ya gabatar da katin zaben sa ga jami’an zabe.

kano news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...
X whatsapp