fidelitybank

Sai an yi wa ɗalibai gwajin ƙwaya kafin su samu gurbi – Jami’ar Abuja

Date:

Shugaban Jami’ar Abuja, Farfesa Abdul-Rasheed Na”Allah, ya ce dole ne dalibai masu neman gurbin karatu a jami’ar, su gudanar da gwajin shan ƙwaya a matsayin sharaɗi, kafin samun gurbin karatu.

Farfesan ya bayyana haka a wajen taron gabatar da jawabi kafin bikin yaye dalibai da suka kammala karatu karo na 27 a ranar Laraba.

Ya ƙara da cewa jami’ar na aiki da hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Najeriya, NDLEA domin taimaka wa daliban da ke shan miyagun kwayoyi da nufin sauya musu hali.

A cewarsa, sanin matsayin mutum game da tu’ammali da kwaya, abu ne mai muhimmanci da nufin taimaka musu rabuwa da matsalar shaye-shaye.

Farfesa Abdul-Rasheed Na’Allah ya kuma bayyana cewa dalibai 7,128 ne za su kammala karatu a Jami’ar Abuja bana yayin bikin da za a gudanar ranar Asabar, 7 ga watan Oktoba.

vgn news today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp