fidelitybank

Sabuwar Gwamnati za ta gaji bashin Tiriliyan 77 a hannun Buhari

Date:

Shugabar Ofishin Kula da Basuka ta kasa, Patience Oniha, ta ce, duk gwamnatin da za ta gaji ta Shugaba Muhammadu Buhari a ƙarshen watan Mayu za ta tarar da bashin da ya kai kusan naira tiriliyan 77.

Ta bayyana haka ne ranar Laraba yayin da take amsa tambayoyin manema labarai game da kasafin kuɗin ƙasar na 2023, wanda gwamnatin za ta cike giɓinsa ta hanyar ciyo bashi.

Ministar Kuɗi Zainab Ahmed ta ce za a samu kashi 22 cikin 100 na kuɗin shigar da aka yi hasashe ta hanyar cinikin man fetur, yayin da za a samu kashi 77 daga wasu harkokin daban.

Don cike giɓin, ministar ta ce sai an karɓo bashin naira tiriliyan 7.04 a cikin ƙasar da kuma tiriliyan 1.76 daga ƙasashen waje. Haka nan za a karɓo tiriliyan 1.77 daga ƙungiyoyin ƙasa da ƙasa, da kuma sayar da kadarorin gwamnati da za su samar da naira biliyan 206.

A ranar Talata ne Shugaba Buhari ya saka hannu kan kasafin kuɗin na 2023 kan sama da naira tiriliyan 20, wanda ke da giɓin tiriliyan 11.

breaking news in nigeria today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...

Kashi 70 na yankin Bukuyum ta Kudu na ƙarƙashin ƴan Bindiga – Ɗan majalisa

Rahotanni daga yakin ƙaramar hukummar Bukuyum na jihar Zamfara...

Goodluck ya fi dacewa ya zama dan takara a 2027 – Lamido

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Tsohon...

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...
X whatsapp