fidelitybank

Sabuwar Gaba: Mali ta dakatar da baiwa ƴan ƙasar Faransa

Date:

Mali ta dakatar da bayar da bisa ga ƴan ƙasar Faransa, a ofishin jakadancinta da ke birnin Paris da kuma ma’aikatar harkokin waje.

Wata sanarwa daga ƙasar ta ce matakin na ramuwar gayya ne, kan ayyana Mali cikin yankunan da ke da hatsarin shiga.

“Mun yi mamakin yadda Faransa ta ayyana Mali a cikin yankunan da ke da hatsarin shiga”.

A farkon makon nan Faransa ta dakatar da bayar da bisa ga ƴan Mali, ta kuma rufe ofishinta na bayar da bisa da ke Bamako babban birnin Mali.

Dambarwa tsakanin ƙasashen biyu ta samo asali ne daga juyin mulkin da sojoji suka yi wa shugaban Nijar Mohamed Bazoum, makonni biyu da suka wuce.

Gwamnatocin mulkin soji a Mali da Burkina Faso da kuma Guinea duk sun bayyana goyon bayan su ga juyin mulkin, kuma sun yi gargaɗi kan ɗaukar matakin soji kan dakarun da suka kifar da gwamnati a Nijar.

Dangantaka ta yi tsami tsakanin Mali da Faransa bayan dakarun Malin sun yi juyin mulki a 2020 da kuma 2021.

nasarawa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp