fidelitybank

Sabuwar dokar harajin Tinubu zai fara aiki

Date:

Shugaban kwamitin gyare-gyaren haraji na ƙasa, Taiwo Oyedele, ya ce ƙudurin haraji da ke gaban majalisar ƙasar zai zama doka kafin rubu’in farko na shekarar nan ta 2025 na ƙare.

Dokar dai ta ɗauki hankalin mutane ƙasar, lamarin da ya jawo tsaiko wajen tabbatar da shi a majalisar, musamman bayan majalisar tattalin arzikin ƙasar ta buƙaci a dakata.

Sai dai a makon jiya ne ƙungiyar gwamnonin ƙasar ta amince da ƙudurin, amma tare da yin wasu kwaskwarima da ta ce zai magance abubuwan da ake fargaba.

Da yake jawabi a wajen wani taro mai taken The Platform, Oyedele ya ce za a fara amfani da dokar ne a watan Yulin bana.

“Muna sa ran za a amince da ƙudurorin haraji kafin ƙarshen rubu’i na farko na wannan shekarar, inda za mu ba masu biyan haraji lokaci domin su fara shiri kafin ya fara aiki a watan Yuli,” in ji shi, kamar yadda Daily Trust ta ruwaito.

A game da cire tallafin man fetur, Oyedele ya ce yana cikin manyan matakai masu muhimmanci da aka ɗauka a Najeriya.

sun newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp