fidelitybank

Sabon jirgin kasa zai rinƙa jigilar fasinjoji sama da 500,000 a kullum – Legas

Date:

Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya bayyana cewa, gwamnatinsa ta biya wasu makudan kudade ta fuskar diyya ga mutanen da aikin gina layin dogo na jihar ya shafa.

Gwamnan ya bayyana hakan ne a ranar Lahadin da ta gabata, kamar yadda wata sanarwa da babban sakataren yada labaransa, Mista Gboyega Akosile ya fitar, yayin da yake duba ayyukan gine-ginen da ake gudanarwa a kusa da aikin layin Red Line.

Sanwo-Olu, wanda mataimakinsa, Dakta Obafemi Hamzat, da ‘yan majalisar zartarwa suka rattaba hannu a kai ziyarar, ya kara da cewa, kayayyakin sufurin da hukumar kula da zirga-zirgar manyan tituna ta Legas ke ginawa, za su samu karfin jigilar fasinjoji sama da 500,000 a kullum idan zai fara aiki a farkon kwata na 2023.

Ya ce, “Red Line aiki ne da gwamnatinmu ta tsara kuma ta fara, wanda za a gudanar da shi a tsawon rayuwar wannan gwamnati. Mun ba da alkawarin tabbatar da kammala aikin a karshen wannan shekara kamar yadda muka yi alkawari.

“Wannan shi ne ziyarar mu ta hudu na duba wannan aiki a cikin shekarar nan kadai kuma a duk lokacin da muka zo, akwai gagarumin ci gaba da dan kwangilar ke samu a hanyar jirgin kasa.

nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp