fidelitybank

Sabon fim din Sharukh Khan Pathaan ya tayar da kura

Date:

Fim din da fitaccen jarumin fina-finan India na Bollywood Shahrukh Khan,ya yi na baya bayan nan wato Pathaan da za a sakI a mako mai zuwa ya zamo abin tattaunawa duba da irin hasashen da ake zai dauki hankali.

Tun bayan da aka saki tallan fim din mutane ke ta magana a akai kasancewa jarumin ya kwana biyu bai fito a fim ba, kamar yadda BBC ta rawaito. Shahrukh Khan, wanda jarumi ne da ake son shi ba a kasarsa ta India ba, har ma da sauran kasashen duniya, ya shafe shekaru hudu bai fito a fim ba sai a 2023. Jarumin mai shekaru 57 da haihuwa, ya fito da karfinsa a wannan karon a fim din Pathaan bayan a baya ya yi fina-finan da ba su yi wani fice ba.

Ana ganin irin abubuwan da suka faru da jarumin a baya kamar batun kama babban dansa Aryan, inda aka tuhumeshi da ta’ammali da kwayoyi ya janyo masa koma a fina-finan da ya yi a lokutan. Sabon fim din sa na Pathaan, ya kunshi manyan jarumai kamar Deepika Padukone da kuma John Abraham.

A yanzu ba a kasar India ba kadai, har ma da wasu kasashen duniya babu zance da ake a game da fina-finan Bollywood kamar fim din Pathaan, mutane jira suke kawai a sake shi. An kiyasta cewa tun da aka saki tallan fim din a makon da ya wuce, mutane miliyan 49 sun kalleshi a shafin YouTube, haka ma a shafin Tiwita ana ta magana a kansa.

punch newspaper headlines today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maÆ™iya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...
X whatsapp