fidelitybank

Sabon farashin man fetur ya fara aiki a Abuja da Legas

Date:

Kamfanin man fetur na Najeriya NNPCL, ya farashin man fetur a gidajen mansa da ke babban birnin tarayya Abuja da Legas.

Farashin litar ya tashi daga naira 960 ne zuwa 990 a gidajen mai mallakin NNPCL, sannan kuma ya koma naira 1,030 a gidajen man ƴan kasuwa.

Ƙarin na nufin farashin ya haura na matatar Dangote, wanda ya haɗa hannu da gidajen man MRS da Ardova da Heyden da naira 20, kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito.

A ranar 17 ga Janairu ne Matatar Dangote ta sanar da ƙara farashin litar man da take fitarwa zuwa naira 955.

A jihar Legas, a jiya Talata rahotanni sun ce farashin litar man a gidajen man NNPCL ya tashi daga 925 zuwa 960.

latest nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp