fidelitybank

Saboda zan gina wajen bautar Allah ‘yan gari na sun kai ni kotu – Gwamna Udom

Date:

Gwamna jihar Akwa Ibom, Udom Emmanuel ya bayyana cewa, mayu sun maka gwamnatin jihar a gaban kotu.

Udom ya ce sun maka shi kotu ne, saboda aikin gina wajen bautar Allah na biliyoyin Naira da ake yi, wanda su a ganin su hakan ba daidai bane.

Premium Times ta rawaito cewa, mutane da dama sun soki gina wajen bautar na biliyoyin Naira wanda ke gudana a yanzu haka a Uyo, inda suke ganin kamata ya yi da an yi amfani da kudin wajen magance muhimman abubuwan ci gaba a jihar mai arzikin man fetur.

A wani shirin kai tsaye da ya yi a gidan radiyo da talbijin a ranar Asabar, an jiyo gwamnan ya na cewa: “Dukka mayu sun hadu sun kai ni kotu, cewa muna gina wajen bauta na Kirista. Sun ce su basu yarda da Allah ba. Shari’ar ta na nan a kotu, mun yi nasara a kansu amma sun daukaka kara.” 

legitnewsnigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp