fidelitybank

Saboda Isra’ila ta miƙa wuya ga Hamas na yi murabus – Ministan tsaron Isra’ila

Date:

Ministan tsaron Isra’ila mai ra’ayin riƙau na jam’iyyar Jewish Power Party mai kare muradan Yahudawa, Itamar Ben-Gvir ya sanar da yin murabus daga kujerarsa bisa abin da ya bayyana da miƙa wuya ga Hamas.

Itamar Ben-Gvir tare da Yitzhak Wasserlauf da Amichai Itamar sun miƙa wasiƙun barin aiki a safiyar Lahadi.

Shi dai Itamar Ben-Gvir ya daɗe yana adawa da batun cimma tsagaita wuta da Hamas inda a koyaushe yake kira ga Isra’ila da ta ci gaba da yaƙi da Hamas a Gaza.

Da yake rubuta wa Netanyahu wasiƙar ta barin aiki, Itamar Ben-Gvir ya ce ba zai yi abin da zai kifar da gwamnatin ba amma kuma ya kira yarjejeniyar tsagaita wutar da amincewa da “samun nasara ga ta’addanci.”

nasarawa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...
X whatsapp