fidelitybank

Sabon Birni: Yan Bindiga sun budewa motar matafiya wuta

Date:

‘Yan bindiga sun kona matafiya kimanin mutum 42 a karamar hukumar Sabon Birni ta jihar Sokoto.

Matafiyan wadanda ke kan hanyarsu ta zuwa wurare daban-daban na kasar nan, domin kaucewa matsalar tsaro da ta addabi yankunansu.

Shaidar gani da ido ya tabbatar da cewa lamarin ya afku ne a daren Litinin da misalin karfe 9 na safe. 7 daga cikin matafiyan ne kawai suka tsira, inda su na kwance a asibiti suna karbar magani.

Lamarin ya faru ne a wani kauye mai suna Teke a yankin Gidan Bawa na Karamar Hukumar Sabon Birni. Inda ‘yan bindigar suka bude musu wuta, domin tsayar da motar, wanda hakan ya yi sanadiyar juyawar motar,nan ta ke ta kama da wuta.

Sai dai hukumomin jihar Sokoto basu ce komi ba kan faruwar lamarin, yayin da ayyukan ta’addanci na ‘yan bindigar ke kara ta’azzara musamman a yankin Sabon Birni dake jihar Sokoto da yankin karamar hukumar Shinkafi da ke jihar Zamfara, wanda ko a makon da ya gabata ‘yan bindigar sun shafe kwanaki suna cin-karensu ba-babbaka a hanyar Shinkafin. Inji Leadership.

 

naija news today legits

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp