fidelitybank

Sa Hannu: Majalissar dokoki ta mikawa Buhari kasafin shekarar 2022

Date:

Majalisar dokokin ta tarayya ta mayar wa da shugaba Muhammadu Buhari kunshin kasafin kudin shekarar 2022, domin ya rattaba hannu hannu a kai.

Akawun majalisar, Amos Ojo, ne ya aike wa shugaban kasar kasafin kudin tare da wasikar da a ka rubuta ranar 24 ga watan Disamba. A cewar jaridar Premium Times.

Ta kara da cewa Akawun Majalisar Dokokin ya shaida wa Shugaba Buhari cewa ya aike masa da kasafin kudin ne kamar yadda dokokin Najeriya su ka bukaci ya yi.

Ya aike da kasafin kudin ne mako guda bayan ‘yan majalisar dattawa da ta wakilai sun amince da shi.

‘Yan majalisar sun amince da Naira tiriliyan 17.1 maimakon Naira tiriliyan 16.3 da shugaban ya nemi su amince abin da ke nuna sun kara Naira biliyan 700.

Dokokin Najeriya sun bai wa ‘yan majalisar damar karawa ko rage adadin kasafin kudin.

 

www.legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp