fidelitybank

Sa Hannu: Majalissar dokoki ta mikawa Buhari kasafin shekarar 2022

Date:

Majalisar dokokin ta tarayya ta mayar wa da shugaba Muhammadu Buhari kunshin kasafin kudin shekarar 2022, domin ya rattaba hannu hannu a kai.

Akawun majalisar, Amos Ojo, ne ya aike wa shugaban kasar kasafin kudin tare da wasikar da a ka rubuta ranar 24 ga watan Disamba. A cewar jaridar Premium Times.

Ta kara da cewa Akawun Majalisar Dokokin ya shaida wa Shugaba Buhari cewa ya aike masa da kasafin kudin ne kamar yadda dokokin Najeriya su ka bukaci ya yi.

Ya aike da kasafin kudin ne mako guda bayan ‘yan majalisar dattawa da ta wakilai sun amince da shi.

‘Yan majalisar sun amince da Naira tiriliyan 17.1 maimakon Naira tiriliyan 16.3 da shugaban ya nemi su amince abin da ke nuna sun kara Naira biliyan 700.

Dokokin Najeriya sun bai wa ‘yan majalisar damar karawa ko rage adadin kasafin kudin.

 

nnnnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...
X whatsapp