fidelitybank

Saƙon Sallah: Mun kusa murƙushe ƴan ta’adda – Buhari

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa, yakin da ake yi da ‘yan ta’adda da ke yin katsalandan da sunan addinin Musulunci ya kusa kawo karshe kuma “Nasara tana nan za a gani”.

Shugaban ya bayar da wannan tabbacin ne a cikin sakonsa na Sallah ga ‘yan Najeriya yayin da watan Ramadan ke karatowa, kuma Musulmi za su gudanar da bikin Eid-el-Fitr a hukumance a ranar Litinin.

Mataimaki na musamman ga shugaban kasa kan harkokin yada labarai da wayar da kan jama’a, Malam Garba Shehu, a wata sanarwa da ya fitar a ranar Lahadi, ya ce, shugaban ya aika sakon fatan alheri ga al’ummar Musulmi a Najeriya da ma duniya baki daya da suke murnar wannan rana.

Sanarwar ta ci gaba da cewa: “Yayin da watan Ramadan ke karewa, kuma Musulmi suka gudanar da bukukuwan Sallah, Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika sakon gaisuwar sa ga Musulman Najeriya da ma duniya baki daya da suke murnar zagayowar wannan rana.

the sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...
X whatsapp