fidelitybank

Ruwa ya yi awon gaba da gawarwaki 500 a Neja

Date:

Al’ummar garin Mariga da ke karamar hukumar Bariga a jihar Neja, na neman gawawwaki sama da 500, da ake fargabar ambaliya ta yi awon gaba da su daga wata makabarta da ke garin.

Babban limamin Mariga Alhaji Alhassan Na’ibi ne ya tabbatar da faruwar lamarin ga BBC Hausa a ranar Laraba.

”Ambaliyar ruwa ta lalata kaburbura fiye da 1500, amma an sake binne gawawwaki kimanin dubu daya”, in ji limamin.

Ya kara da cewa yanzu haka ana neman sama da gawa 500 da suke tunanin ambaliya ta yi gaba da su a makabartar Mariga.

To amma limamin ya ta’allaka matsalar da aikace-aikacen masu hakar ma’adanai a kusa da makabartar, don a cewarsa ba su taba fuskantar yanayi irin wannan ba a sama da shekaru 60.

benue news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp