fidelitybank

Ruwa ya yi awon gaba da gawarwaki 500 a Neja

Date:

Al’ummar garin Mariga da ke karamar hukumar Bariga a jihar Neja, na neman gawawwaki sama da 500, da ake fargabar ambaliya ta yi awon gaba da su daga wata makabarta da ke garin.

Babban limamin Mariga Alhaji Alhassan Na’ibi ne ya tabbatar da faruwar lamarin ga BBC Hausa a ranar Laraba.

”Ambaliyar ruwa ta lalata kaburbura fiye da 1500, amma an sake binne gawawwaki kimanin dubu daya”, in ji limamin.

Ya kara da cewa yanzu haka ana neman sama da gawa 500 da suke tunanin ambaliya ta yi gaba da su a makabartar Mariga.

To amma limamin ya ta’allaka matsalar da aikace-aikacen masu hakar ma’adanai a kusa da makabartar, don a cewarsa ba su taba fuskantar yanayi irin wannan ba a sama da shekaru 60.

bbc news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar Æ´ansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na É—aya daga cikin jhihohin da ake kaÉ—a...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...
X whatsapp