fidelitybank

Rundunar ‘yan sanda ta baza manyan jami’an ta da za su sanya ido a zaben Osun

Date:

Sufeto-Janar na ‘yan sanda ta kasa, Usman Alkali Baba, ya tura manyan jami’an ‘yan sanda domin gudanar da zaben gwamnan jihar Osun da za a yi ranar 16 ga watan Yuli, inda ya yi alkawarin tsaurara matakan tsaro domin gudanar da aikin.

Ya kuma mika kwamishinan ‘yan sandan jihar Osun Olokode Taoheed Olawale zuwa shelkwatar rundunar na wucin gadi har zuwa kammala zabe.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar, Olumuyiwa Adejobi, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar a ranar Lahadi, inda ya ce, mataimakin sufeto-janar na ‘yan sanda mai kula da sashen binciken manyan laifuka na rundunar (FCID), DIG Johnson Babatunde Kokumo ne zai sa ido a zaben.

Wadanda za su taimakawa Kokumo sun hada da mataimakan sufeto-janar na ‘yan sanda hudu, da kwamishinonin ‘yan sanda hudu, da mataimakan kwamishinonin ‘yan sanda 15, da mataimakan kwamishinonin ‘yan sanda 30.

A cewar kakakin rundunar, an kuma tura isassun jami’an ‘yan sanda masu matsayi na manyan Sufetotin ‘yan sanda da kasa domin gudanar da zaben.

punch newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp