fidelitybank

Rundunar Sojoji ta tabbatar da ‘yan ta’adda sun kashe sojojin ta a Neja

Date:

Rundunar soji ta kasa ta tabbatar da harin da wasu ‘yan bindiga suka kai a karamar hukumar Shiroro ta jihar Neja, inda suka kashe jami’an tsaro da dama da suka hada da sojoji da ‘yan sanda.

Rahotanni sun ce akalla mutane 43 da suka hada da sojoji 30 da jami’an ‘yan sandan kwantar da tarzoma bakwai da fararen hula ne suka mutu a lokacin da ‘yan bindigar suka kai farmaki wurin da ake hakar zinare.

Sun kuma yi awon gaba da wasu ‘yan kasar China.

Da take tabbatar da harin, rundunar sojin Najeriya a cikin wata sanarwa da Daraktan hulda da jama’a na rundunar, Birgediya Janar Onyema Nwachukwu ya fitar, ta ce an kuma kashe wasu ‘yan bindiga a yayin harin.

Sanarwar ta kara da cewa, “Rundunar GOC 1 ta koma wurin da za ta dauki nauyin gudanar da ayyukan da za a gudanar”.

naija hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp