fidelitybank

Rundunar Sojin Ƙasa ta yaye sabbin sojoji 4,000

Date:

 

 

Rundunar Sojin Ƙasa ta Nijeriya, wacce a ka fi sani da ‘Nigerian Army’ ta yaye sabbin matasan sojoji guda 4,000.

Da ya ke jawabi a yayin bikin yaye sabbin sojojin, Shugaban Rundunar Sojin Ƙasa, Laftanal Janar Faruk Yahya, ya hore su da su sanya buƙatun ƙasar nan a sama da buƙatunsu na kashin kan su.

Ya kuma yi kira a gare su da su zama masu nuna ƙwarewa da bin ƙa’idar aiki a yayin da su ke aiki.

Shugaban ya yi wannan jawabi ne a yayin bikin yaye sojojin karo na 81 a defo ɗin rundunar sojin ƙasa da ke Zariya, Jihar Kaduna a jiya Asabar.

Da ya ke taya sabbin sojojin murnar kammala horo, Shugaban ya baiyana cewa horon da a ke yiwa sabbin ƙananan sojoji wani cikamaki ne na umarnin shalkwatar sojin ƙasa ta ƙasar nan da ya ke kan doron horo na samar da kwararrun dakarun sojin ƙasa domin cimma ƙudurin kare ƙasar nan.

A wata sanarwa da kakin rundunar ya fitar, Onyema Nwachukwu, Shugaban ya ce bikin yaye sojojin wani gagrumi ne a tarihin horo na rundunar yayin da ta sake horar da sabbin zaƙaƙuran sojoji da za su taimaka wajen kare ƙasar nan.

thisday newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ƴan wasan...

Super Falcons ta sauka a Abuja tare da yin zagayen nuna kofi

Tawagar Super Falcons ta Najeriya sun isa Abuja bayan...

Za a fuskanci katsewar wutar lantarki a Legas tsawon kwana 25

Masu amfani da wutar lantarki a jihar Legas na...

‘Yan Najeriya ku daina bayar da bayan katin dan kasar ku – NIMC

Hukumar Kula da shaidar ɗan ƙasa (NIMC), ta bayyana...

Likitoci a Legas sun fara yajin aiki saboda rage musu albashi

Ƙungiyar likitoci ta Legas (Medical Guild), wacce ke ƙarƙashin...

Yan Bindiga sun yi wa Mutane 38 yankan Rago a Zamfara

Ƴanbindiga sun kashe wasu mutum 38 ta hanyar yi...

Thailand da Cambodia sun amince da tsagaita wuta

Ƙasashen Thailand da Cambodia sun amince da tsagaita wuta...

Yansanda sun kama Sojoji cikin ‘ƴan ƙungiyar asiri’ a jihar Ogun

Rundunar 'yansanda reshen jihar Ogun, ta tabbatar da kama...

Yadda ambaliya ta shanye Adamawa

Rahotonni daga birnin Yola na jihar Adamawa na cewa,...

Yadda Jodan da Dubai ke jefa wa al’ummar Gaza abinci ta sama

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Jordan ta ce, jiragen...

Tarihi ba zai manta da Najeriya ba a bangaren kwallon kafar Mata

Najeriya ta lashe kofin ƙwallon Afirka na mata karo...

Hogan ya mutu bisa cutar gazawar koda

An bayyana cikakkun bayanai game da mutuwar ɗan wasan...
X whatsapp