fidelitybank

Rundunar Sojin Ƙasa ta yaye sabbin sojoji 4,000

Date:

 

 

Rundunar Sojin Ƙasa ta Nijeriya, wacce a ka fi sani da ‘Nigerian Army’ ta yaye sabbin matasan sojoji guda 4,000.

Da ya ke jawabi a yayin bikin yaye sabbin sojojin, Shugaban Rundunar Sojin Ƙasa, Laftanal Janar Faruk Yahya, ya hore su da su sanya buƙatun ƙasar nan a sama da buƙatunsu na kashin kan su.

Ya kuma yi kira a gare su da su zama masu nuna ƙwarewa da bin ƙa’idar aiki a yayin da su ke aiki.

Shugaban ya yi wannan jawabi ne a yayin bikin yaye sojojin karo na 81 a defo ɗin rundunar sojin ƙasa da ke Zariya, Jihar Kaduna a jiya Asabar.

Da ya ke taya sabbin sojojin murnar kammala horo, Shugaban ya baiyana cewa horon da a ke yiwa sabbin ƙananan sojoji wani cikamaki ne na umarnin shalkwatar sojin ƙasa ta ƙasar nan da ya ke kan doron horo na samar da kwararrun dakarun sojin ƙasa domin cimma ƙudurin kare ƙasar nan.

A wata sanarwa da kakin rundunar ya fitar, Onyema Nwachukwu, Shugaban ya ce bikin yaye sojojin wani gagrumi ne a tarihin horo na rundunar yayin da ta sake horar da sabbin zaƙaƙuran sojoji da za su taimaka wajen kare ƙasar nan.

nigerianewspapers.com.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp